Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya habarta cewa: Wadannan martani za su ci gaba har sai an daina kai hare-hare a kasarmu da al'ummarmu.
Hizbullah na ci gaba Da Ruwan Makamai makami mai Linzami a yankunan da aka mamaye matsayin martani ga hare-haren da Isra'ila. A lokaci gudaan jiyo ƙararrawar gargadi a waɗannan wuraren.
Sannan Hizbullah ta fitar da bidiyon Yadda ta kai hari kan jirgin ruwan yakin Isra'ila a gabar tekun Lebanon da makamai masu linzami na ruwa.
Your Comment